Home / News From Nigeria / Breaking News / Matakan Da Muke Dauka Shi Zai Kawo Karshen Rikicin Niger Delta – Buhari
buhari

Matakan Da Muke Dauka Shi Zai Kawo Karshen Rikicin Niger Delta – Buhari

Shugaban Kasa, Muhammad Buhari ya tabbatar da cewa matakan da gwamnatin tarayya ke dauka a yanzu su ne za su kawo zaman lafiya mai dorewa a yankin Niger Delta.
Shugaban ya yi wannan ikirarin ne a lokacin da majalisar Malamai ta Babban birnin Tarayyar Abuja suka kai masa ziyara inda ya nuna cewa zai tabbatar da cewa ya kwato dukkanin dukiyar kasa da aka wawure.
Sai dai kuma dattawan yankin Niger Delta sun nuna cewa kungiyoyin da gwamnati ke tattaunawa da su, ba su da alaka da ta’addancin fasa bututun mai inda suka kalubalanci Shugaban kan ya yi sulhu da ainihin kungiyar tsagerun ta NDA.

About AbubakarMuhd

Viral Video

Support Ooduarere

SUPPORT OODUARERE
Scan QR code below to Donate Bitcoin to Ooduarere
Bitcoin address:
1FN2hvx5tGG7PisyzzDoypdX37TeWa9uwb
x

Check Also

Missile-from MIM 104F Patriot PAC 3 in Kiev

Video: Russian Missiles Destroyed Patriot System, Other Targets In Kiev

According to the official statement Ukrainian Air Force intercepted all: 6 Kinzhal ballistic missiles; 9 Kalibr cruise missiles; 3 ballistic/anti-aircraft missiles (to be defined); 6 Shahed 136/131 strike UAVs; 3 UAVs (Orlan, SuperCum). While the military authorities claim that they miraculously intercepted 18 Russian missiles, the mayor of Kiev confirmed several strikes in the city, which allegedly resulted in some minor damage. According to mayor Klychko, several explosions thundered in the Solomenskiy district of the capital. Russian drones were reportedly intercepted ...