Home / News From Nigeria / Breaking News / Sarkin Garin Ankpa Dake Jihar Kogi Ya Rasu
ya-rasu

Sarkin Garin Ankpa Dake Jihar Kogi Ya Rasu

Daga Aliyu Ahmad
A jiya Litinin ne Allah ya yi wa Sarkin garin Ankpa, Yakubu Ahmodu, rasuwa bayan ya yi shekaru 73 a duniya sakamakon gajeruwar rashin lafiya da ya yi. Wata majiya daga fadar masarautar ta bayyana mana cewa marigayi Sarkin, a ranar Lahadin da ta gabata ya halarci taro kan harkokin Musulunci da aka gudanar a garin Benin kafin ya bar duniya a washegari. Marigayin ya hau sarauta ne a ranar 7 ga Agusta, 1993. Ya rasu ya bar mata, yara da jikoki da dama.

About AbubakarMuhd

VI

Viral Video

Support Ooduarere

SUPPORT OODUARERE
Scan QR code below to Donate Bitcoin to Ooduarere
Bitcoin address:
1FN2hvx5tGG7PisyzzDoypdX37TeWa9uwb
x

Check Also

The Hidden History of Hausa Enslavement Under the Sokoto Caliphate

The Hidden History of Hausa Enslavement Under the Sokoto Caliphate

I have looked into the historical records written by scholars about the Sokoto Caliphate. And I have discovered a great and harsh truth. The truth is that after Usman dan Fodio and his Fulani warriors seized the Hausa kingdoms, they turned the Hausa people into slaves. This was not an accident or a mistake. This was a carefully planned system. Its purpose was to destroy the dignity of the Hausa people, to remove them from power, and to force them ...