Home / Art / Hausa al'adu / Rikicin Majalisa Kan Aringizon Kasafin Kudi Na Kara Ta’azzara
senate

Rikicin Majalisa Kan Aringizon Kasafin Kudi Na Kara Ta’azzara

Rikicin majalisar wakilai kan badakalar aringizon kasafin kudi na kara ta’azzara bayan da majalisar ta gayyato hukumar EFCC kan ta tuhumi tsohon shugaban kwamitin kudi na majalisar, Jibrin Abdulmumini wanda ya fallasa batun aringizon.

 
Majalisar dai na son EFCC ta fara binciken Hon. Jibrin ne tun daga lokacin da yake shugaban kwamitin kudi na majalisa a tsakanin shekarun 2011 zuwa 2014 inda suke zargin ya fice wajen aringizon kasafin kudi ta yadda har sai da ya sanya tsohon Shugaban majalisar, Aminu Tambuwal kuka.

 
Wata majiya daga majalisar ta nuna cewa tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ne ya hana Tambuwal daukar matakin ladaftarwa a kan Hon. Jibrin. Shugaban kwamitin majalisar kan Yada labarai, Hon. Abdulrazak Namdas ya tabbatar da cewa majalisar za ta ladaftar da Hon. Jibrin kan wannan zargi da ya gabatar a akan shugabannin majalisar.

Cc-Rariya

About AbubakarMuhd

VI

Viral Video

Support Ooduarere

SUPPORT OODUARERE
Scan QR code below to Donate Bitcoin to Ooduarere
Bitcoin address:
1FN2hvx5tGG7PisyzzDoypdX37TeWa9uwb
x

Check Also

The Hidden History of Hausa Enslavement Under the Sokoto Caliphate

The Hidden History of Hausa Enslavement Under the Sokoto Caliphate

I have looked into the historical records written by scholars about the Sokoto Caliphate. And I have discovered a great and harsh truth. The truth is that after Usman dan Fodio and his Fulani warriors seized the Hausa kingdoms, they turned the Hausa people into slaves. This was not an accident or a mistake. This was a carefully planned system. Its purpose was to destroy the dignity of the Hausa people, to remove them from power, and to force them ...