Home / Author Archives: AbubakarMuhd (page 76)

Author Archives: AbubakarMuhd

money van

‘Yan Fashin Sun Kashe ‘Yan Sanda Biyu Tare Da Raunata Guda Uku A Yayin Da Suka Kaiwa Wata Motar Banki Farmaki

Wasu gaggan ‘yan fashi sun kashe jami’an ‘yan sanda guda biyu tare da raunata guda uku, a yayin da suka kaiwa wata mota mallakar babban bankin kasa farmaki a daidai tsaunin Hawan Kibo dake kusa da garin Riyom a jihar ...

Read More »
ya-rasu

Sarkin Garin Ankpa Dake Jihar Kogi Ya Rasu

Daga Aliyu Ahmad A jiya Litinin ne Allah ya yi wa Sarkin garin Ankpa, Yakubu Ahmodu, rasuwa bayan ya yi shekaru 73 a duniya sakamakon gajeruwar rashin lafiya da ya yi. Wata majiya daga fadar masarautar ta bayyana mana cewa marigayi ...

Read More »
osinbajo

Matsalar Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Kira Ga Manyan Ma’aikatan Gwamnati Da Su Koma Gona Domin Samun Saukin Rayuwa.  Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ne ya bayyana hakan a yayin wani taro yau a Abuja.

Read More »

Gwamnati Ta Kara Farashin Kananzir

Kamfanin mai na kasa wato NNPC ya kara farashin kananzir daga Naira 73 a kan kowace lita zuwa Naira 135 a kan lita guda wanda sabon farashin gwamnati da za a rika amfani shi.  Wannan karin farashin dai ya biyo ...

Read More »
hoto

Hotunan Jama’ar Unguwar Gyabgy Villa Kenan A Yayin Zanga Zangar Da Suka

Suka Gudanar Na Nuna Kin Amincewar Su Da Rusau Da Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El Rufa’I Zai Aiwatar A Unguwar. Hotuna Daga Ibrahim Ammani, Kaduna   Cc – Rariya

Read More »
buhari

Matakan Da Muke Dauka Shi Zai Kawo Karshen Rikicin Niger Delta – Buhari

Shugaban Kasa, Muhammad Buhari ya tabbatar da cewa matakan da gwamnatin tarayya ke dauka a yanzu su ne za su kawo zaman lafiya mai dorewa a yankin Niger Delta. Shugaban ya yi wannan ikirarin ne a lokacin da majalisar Malamai ...

Read More »
dangote

Yanayin Tattalin Arziki Ya Fitar Da Dangote Daga Jerin Attajiran Duniya 100

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya fita daga jerin mutane 100 da suka fi arziki a duniya inda a halin yanzu ya kasance mutum 101 na attajiran duniya. A watan Maris da ta gabata, Dangote ne mutum na 51 ...

Read More »
senate

Rikicin Majalisa Kan Aringizon Kasafin Kudi Na Kara Ta’azzara

Rikicin majalisar wakilai kan badakalar aringizon kasafin kudi na kara ta’azzara bayan da majalisar ta gayyato hukumar EFCC kan ta tuhumi tsohon shugaban kwamitin kudi na majalisar, Jibrin Abdulmumini wanda ya fallasa batun aringizon.   Majalisar dai na son EFCC ...

Read More »
Rariya

Duniya ina za ki da mu?

Hotunan Wasu Kaburbura Biyu Kenan Da Wasu Da Ba A San Ko Su Wanene Ba Suka Tone A Makabartar Sabon Garin Nasarawa Kaduna, Inda Suka Yi Awon Gaba Da Gawa Daya, Sannan Suka Debi Wasu Abubuwa A Jiki Dayar Gawar.

Read More »

Viral Video

Support Ooduarere

SUPPORT OODUARERE
Scan QR code below to Donate Bitcoin to Ooduarere
Bitcoin address:
1FN2hvx5tGG7PisyzzDoypdX37TeWa9uwb